Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: CHINA: Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya Gana da Firimiyan China, Li Keqiang a Beijin.


VOA60 AFIRKA: CHINA: Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya Gana da Firimiyan China, Li Keqiang a Beijin.
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya gana da firimiyan China, Li Keqiang a Beijin, inda ya nemi Chinan ta taimakawa Najeriya wajen farfado da tattalin arzikinta.

XS
SM
MD
LG