Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Sama da ‘Yan Gudun Hijiran Nigeria Dubu 40 ke a Junhuriyar Nijer a Yanzu


‘Yan gudun hijiran Nigeria
‘Yan gudun hijiran Nigeria

Dubban mutanen Nigeria da masifar tashin hankalin ‘yan Boko Haram ta gallaba na ta kwarara zuwa cikin Junhuriyar Nijer don neman mafaka.

Sama da ‘yan gudun hijra dubu 40 masu bukatar tallafi da mafaka yanzu suke a yankin Diffa na Junhuriyar Nijer bayanda suka gudo daga jihohin arewa maso gabascin Najeriya da ke fama da tashe tashen hankula. Hukumar yan gudun hijirar Majalisar Dinkin Duniya tace shima yankin na Diffa yana bukatar a taimaka mishi don daukan dawainiyar wadanan tarin al’ummar da suka tsero don kauracewa rikicin na Boko Haram. Daga birnin Niamey ga Rahoton Abdoulaye Mamane Amadou:

please wait

No media source currently available

0:00 0:00:19 0:00
Shiga Kai Tsaye
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG