WASHINGTON, DC —
Shugaban kasar Sudan ta Kudu, Silva Kiir, yayi barazanar cewa shi da kansa zaiyi jagorancin mayakansa suje su abkawa kungiyoyin tsageru dake tsakiyar kasar idan basu daina kai hare-hare akan fararen hular kasar ba.
Shugaban kasar Sudan ta Kudu, Silva Kiir, yayi barazanar cewa shi da kansa zaiyi jagorancin mayakansa suje su abkawa kungiyoyin tsageru dake tsakiyar kasar idan basu daina kai hare-hare akan fararen hular kasar ba.