Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'Yan Adawar Nijar Sun Jaddada Goyon Bayansu Ga Hamma Amadou


'Yan Adawar Nijar Sun Jaddada Goyon Bayansu Ga Hamma Amadou
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:25 0:00

‘Yan adawar Jamhuriyar Nijar a karakashin kungiyarsu ta COPA 2016 sun jaddada marawa dan takarar jam'iyyar LUMANA, Hamma Ahmadou, a fafatawar da zai yi da dan takarar PNDS TARAYYA a zaben fidda gwani na ranar 20 ga watan gode na Maris baya. Ga dai karin bayani daga bakin Alhaji Isufu Bashar.

XS
SM
MD
LG