Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Kai Shugaban Mauritaniya Jinya A Faransa


Shugaban kasar Mauritaniya a gadon asibiti
Shugaban kasar Mauritaniya a gadon asibiti

Rahotannin na cewa an dauki shugaba Muhammad Ould Abdel Aziz na kasar Mauritania zuwa wani asibitin kasar Faransa domin duba lafiyarsa, kwana guda bayan harbin bindigar da aka yi masa. Jami’ai sun ce ya dan jikata, kuma anyi harbin ne cikin kuskure.

Anga shugaba Abdel Aziz yana Magana ta kafar gidan Telbijin daga kan gadonsa na Asibitin da yake jiyyar farko kafin a dauke shi zuwa Asibitin birnin Paris. Yace yana samun sauki kuma kada a nuna wata damuwa ba da wata gayya aka harbeshi ba.
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG