Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Shugabar Kungiyar Bringa Back Our Girls Ta Yiwa Allah Godiya da Sako 'yan Chibok


Shugabannin kungiyar Bring Back Our Girls
Shugabannin kungiyar Bring Back Our Girls

Hajiya Aisha Yusuf shugabar kungiyar Bring Back Our Girls da suka shiga zaman dirshen tun lokacin da aka sace 'yan matan Chibok ta yiwa Allah godiya bisa ga sako 21 daga cikinsu da fatan sauran ma za'a sakosu.

Hajiya Aisha tace sun yi farin ciki da labarin kamar su zuba ruwa kasa su sha saboda matukar murna.

Tace tun can farko su san gwamnati zata iya kwato 'yan matan kuma gashi hakan ya soma tabbatuwa. Tace idan Allah ya yadda sauran ma za'a dawo dasu.

Saboda sun an gwamnatin yanzu zata iya kwato yaran suka nace sai an kwatosu.

Shugabar kungiyar Bring Back Our Girls ta rungumi daya daga cikin iyayen yaran
Shugabar kungiyar Bring Back Our Girls ta rungumi daya daga cikin iyayen yaran

please wait

No media source currently available

0:00 0:01:42 0:00
Shiga Kai Tsaye

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG