Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mazauna Kauyukan Adamawa na Tserewa daga Boko Haram, Fabrairu 1, 2015

Mayakan Boko Haram na cigaba da kai hare-hare akan kauyuka dake Jihar Adamawa a arewa maso gabashin Najeriya, inda suke karkashe mutane, da sace-sace kuma babu wani soja da aka girke a wannan yanki domin kiyaye lafiyar fararen hula, a cewar mazauna Larabannan. Hoto kai 27 ga watan Janairu, 2015.

0

Domin Kari

XS
SM
MD
LG