Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Sojojin Kamaru Sun Fara Korar ‘Yan Najeriya Daga Bakasi


kauyukan Bakassi. (VOA / S. Olukoya)
kauyukan Bakassi. (VOA / S. Olukoya)

Sojojin kasar Kamaru sun fara korar ‘yan kasuwar Najeriya dake tsibirin Bakasi, wadanda ake zargi da kni biyan haraji.

Sojojin kasar Kamaru sun fara korar ‘yan kasuwar Najeriya dake tsibirin Bakasi, wadanda ake zargi da nokewa suki biyan haraji.

Kamaru ta sami cikakken iko da wannan yankin ne mai cike da arzikin man fetur a cikin watan Agusta shekara ta dubu biyu da goma sha uku bayan wani hukumcin da kotun kasa da kasa ta yanke. Amma kashi casa’in bisa dari na mazauna yankin ‘yan Najeriya ne.

Wani mazaunin yankin da wakilin Muryar Amurka mai aiko da rahotonni daga yankin Bakassi Moki Edwin Kindzeka ya yi hira da shi, ya bayyana cewa, an kafa dokar hana fita a tsibirin bayan wata hatsaniya tsakanin wadansu ‘yan kasuwa da gungu-gungun masu karbar haraji. Yace ‘yan kasuwar sun kasa fahimtar harajin da kasar Kamaru ta saka. Bisa ga cewarshi, wani lokaci bayan karamar hukuma ta karbi haraji daga hannun ‘yan kasuwar sai kuma jami’an haraji su zo da ‘yan sanda suna neman su karbi wani haraji,

Ga Ibrahim Ka-Almasih Garba da fasarar rahoton.

Rahoton Korar Yan Najeriya Daga Bakassi
please wait

No media source currently available

0:00 0:05:10 0:00
Shiga Kai Tsaye

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG