Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Taliban Ta Kai Hare A Kabul Ta Kashe Mutane Bakwai


Workers remove crude oil during a clean up operation on the beach of Prao Bay on Samet Island in Rayong province eastern Thailand. About 50,000 liters (13,200 gallons) of crude oil that leaked from a pipeline operated by PTT Global Chemical Plc, has reached the popular tourist island in the country's eastern sea despite continuous attempts to clean it up.
Workers remove crude oil during a clean up operation on the beach of Prao Bay on Samet Island in Rayong province eastern Thailand. About 50,000 liters (13,200 gallons) of crude oil that leaked from a pipeline operated by PTT Global Chemical Plc, has reached the popular tourist island in the country's eastern sea despite continuous attempts to clean it up.

Mayakan sa kai na Taliban saye farmaloli da aka cika da nakiyoyi suna dauke da rokoki da gurneti sun kai hari kan wasu muhimman wurare daban daban a Kabul babban birnin Afghanistan.

Mayakan sa kai na Taliban saye farmaloli da aka cika da nakiyoyi suna dauke da rokoki da gurneti sun kai hari kan wasu muhimman wurare daban daban a Kabul babban birnin Afghanistan.Harin da suka kai a jiya talata ya halaka akalla mutane bakwai d a jikkata wasu goma sha tara.

Jami’an yanki sun ce an kashe akalla uku daga cikin maharani a hare hare d a suka auna kan helkwatar NATo, ofishin jakadancin Amurka da hukumar leken asirin Afghanistan, da wasu cibiyoyi masu yawa kusa da gundumar da manayan ofisoshin jakadancin kasashen duniya suke.

Har a can cikin daren jiya talata ana ci gaba da jin karar bindigogi da tashin bama-bomai, yayinda jami’an tsaron Afghanistan tareda da taimakon NATO suka sami galabar murkushe hare haren.

NATO da ofishin jakadancin Amurka duk suka ce babu daya daga cikin jami’ansu d a harin ya rutsa dasu.

A cikin sanarwa da ya bayar shugaban kasar Afghanistan Hameed Karzai, yayi la’anci harin ya kuma jinjinawa martani jami’an tsaron kasar suka dauka. Yace irin wadan nan hare hare ba zasu sa a tsaida matakan mikawa jami’an tsaro kasar harkar tsaro daga rundunar taron dangi na kas da kasa ba.

Kakakin NATO Janar Carsten Jacobson yace Taliban tana komawa ga ta’addanci ganin ta kasa samun nasara a faegb yaki.

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG