Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Taron Gwamonin Arewa-Maso-gabas Sun gana Kan Tattalin Arziki


Gwamnan jihar Gombe Ibrahim Dankwambo
Gwamnan jihar Gombe Ibrahim Dankwambo

Tabarbarewar tattalin arzikin jihohin arewa-maso-gabashin Nigeria ya tilastawa gwamnonin jihohin neman mafita.

Gwamnonin jihohin arewa-maso-gabashin Nigeria sun rattaba hannayensu akan daftarin wani sabin shirin farfadowa da karfin tattalin arzikin jihohin nasu. Haka kuma gwamnonin sun tattauna kan matsalar tsaro wacce ke addabar yankin, musamnman daga hare-haren da kungiyar Boko Haram ke kaiwa akan al’ummominsu. Sai dai a zaman da suka yi a Gombe, an lura da cewa akwai cikas din dake bukatar a kawar da shi kafin a cimma nasarori a fuskar tattalin arziki da kuma tsaro. Daga Gombe, ga rahoton wakilin VOA, Abdulwahab Mohammed:

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:50 0:00
Shiga Kai Tsaye
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG