Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘Yan Takarar Shugabancin Kasa na APC na Shirin Kalubalantar Jonathan, Disamba 11, 2014

Babbar jam’iyyar adawa a Najeriya ta gudanar da taron fidda gwani a birnin Ikko Larabannan, inda ta zabi dan takarar da zai kalubalanci shugaba Goodluck Jonathan a watan Fabrairu mai zuwa, zaben da ake kyautata zaton za’a fafata sosai tun bayan kawo karshen mulkin soja a shekarata 1999.

0

Domin Kari

XS
SM
MD
LG