Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: NIGER Dakarun Jamhuriyar Nijar Sun Dakile Harin Da Aka Kai a Wani Gidan Yari


VOA60 AFIRKA: NIGER Dakarun Jamhuriyar Nijar Sun Dakile Harin Da Aka Kai a Wani Gidan Yari
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

Dakarun Jamhuriyar Nijar sun dakile harin da aka kai a wani gidan yari da ke dauke da mayakan jihadin arewaci Mali da na Boko Haram, inda aka harbe wani dan bindiga da ya yi kokarin sake fursunoni.

XS
SM
MD
LG