Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Wasu Manyan Jahar Filato na Kuka da Jam'iyyar Su ta PDP


PDP
PDP

Masu kukan na zargin gwamna Jonah Jang da siyasar dauki dora.

Wasu 'yan jam'iyar PDP a jahar Filato sun bayyana takaicin su kan yadda shugabanni ke tafiyar da harakokin jam'iyar a matakin jahar musamman ma a tarurrukan zaben wakilan da za su yi zaben fidda gwani a zabubbuka masu zuwa.

Tsohon gwamnan jahar Filato Ambassador Fidelis Tapgun ya ce jama'ar jahar ce kadai ke da hurumin zaben wadanda ta ke so su shugabance ta.

Wakiliyar Sashen Hausa a jahar Filato Zainab Babaji ta tambayi Ambassador Fidelis Tapgun ko me ya sa jam'iyar PDP ke dari-dari da su?

please wait

No media source currently available

0:00 0:04:28 0:00
Shiga Kai Tsaye

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG