Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Harin Boma Bomai a Kasar Indonesiya

Sojoji sun kewaye wajen da aka kai hari a babban birnin Jakarta na kasar Indonesiya, harin da ya yi sanadiyar mutuwar mutane 7.

Wasu hare-haren boma-bomai sun hallaka mutane 7, wasu kuma sun jikkata a babban birnin Jakarta na kasar Indonesiya. Kungiyar ISIS, da ke fafutikar kafa daular Islama ce ta dauki alhakin kai harin.

Domin Kari

XS
SM
MD
LG