Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'Yan Majalisar Kamaru Na Muhawarar Kasafin Kudi


Paul Biya, Shugaban Kasar Kamaru.
Paul Biya, Shugaban Kasar Kamaru.

‘Yan majalisar dattawa a Jamhuriyar Kamaru na ci gaba da zaman tattaunawa game da gyaran lamarin kasafin kudaden da za a kashe a kasar a shekarar 2016.

Sun kwashe kwanaki goma suna ta faman tattauna yadda ya kamata a ce an aiwatar da hada-hadar kashe kudaden shekarar da za a shiga.

Har ma da maganar yadda za a inganta yadda kasar zata samu kudaden shiga daga cikin gida da kasashen ketare.

A karshe tattaunawar na son cimma matsaya da zata samarwa kasar ci gaba a bangarori daban-daban musamman kayan masarufi.

Wakilin Sashen Hausa na Muryar Amurka Muhaman Auwal garba ya aiko mana da wannan rahoton.

please wait

No media source currently available

0:00 0:01:33 0:00


Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG