Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'Yan Majalisun Arewacin Najeriya Sun Goyi Bayan Yiwa Mayaka Ahuwa


Irin hare-haren da ake zargin kungiyar Boko Haram da kaiwa a kusan duk fadin arewacin Najeriya
Irin hare-haren da ake zargin kungiyar Boko Haram da kaiwa a kusan duk fadin arewacin Najeriya
Shugabannin majalisun arewacin Najeriya goma sha tara sun gudanar da wani taro a Minna fadar gwamnatin jihar Naija da nufin ci gaban da neman hanyar maido da zaman lafiya a yankin.

A cikin hirar da suka yi wa da wakilinmu Mustapha Nasiru Batsari, 'yan majalisar sun bayyana goyon bayan yunkurin gwamnatin Shugaba Goodluck Jonathan na yiwa kungiyar mayakan Jama'atu Ahlussunah Lidda'awati Wal Jihad da aka fi sani da suna Boko Haram ahuwa, suka kuma yi kira da a ba gwamnatin kyakkyawan goyon baya domin ganin haka ta cimma ruwa.
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:10 0:00
Shiga Kai Tsaye
  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG