Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘Yan Najeriya Suna Bukin Ranar Kwadago Ta Duniya


Masu zanga-zangar
Masu zanga-zangar
Yau ‘yan Najeriya suke bukukuwan ranar kodago ta duniya tare da kokawa dangane da rashin kyautatawa ma’aikata.

Wadansu masu kula da lamura sun bayyana takaicin ganin yadda lamura ke kara tabarbarcewa yayinda ake ci gaba da keta hakin ma’aikata. Suka kuma zargi kungiyar kodago ta kasa a matsayin ‘yar amshin shata kasancewa bata yin tsayin daka wajen kwato hakkkin membobinta kamar yadda aka saba.

Sai dai kungiyar Kwadago ta musanta wannan zargi da cewa, tana iyakar kokari wajen kare hakkin membobinta da kuma sauke hakin da ya rataya a kanta iyaka iyawa.
Wakilinmu Ladan Ibrahim Ayawa ya yi nazarin wannan rana ya kuma hada rahoto.

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:53 0:00
Shiga Kai Tsaye
  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG