An sami ma’aikata hudu ‘yan Koriya ta Kudu da aka yi garkuwa dasu cikin wannan makon a Najeriya.
An mika ma’aikatan kamfanin Hyundai ga jamii’an Koriya ta Kudu jiya jumma’a da yamma.
Babu wani bayani daga jami’an Gwamnatin Koriya ta Kudu ko na kamfanin Hyundai dangane da tataunawar da ta kai ga sakin mutanen, ko an biya kudin fansa ko kuwa babu.
An mika ma’aikatan kamfanin Hyundai ga jamii’an Koriya ta Kudu jiya jumma’a da yamma.
Babu wani bayani daga jami’an Gwamnatin Koriya ta Kudu ko na kamfanin Hyundai dangane da tataunawar da ta kai ga sakin mutanen, ko an biya kudin fansa ko kuwa babu.