Alhamis, Yuni 20, 2013 Karfe 00:33

Najeriya

Fada Tsakanin JTF Da Boko Haram Ya Kaure A Potiskum

An yi ta jin fashe-fashe da harbe-harbe tun daga karfe 6 na safiyar yau laraba a garin na Potiskum dake Jihar Yobe a arewa maso gabashin Najeriya

Sojoji su na wucewa ta jikin wasu gidajen da aka kona a Maiduguri, 8 Oktoba, 2012
Sojoji su na wucewa ta jikin wasu gidajen da aka kona a Maiduguri, 8 Oktoba, 2012
Girman Haruffa - +
An rufe wannan dandalin
Yadda Ake Son Gani
Sharhi/Ra'ayi
     
by: Kabiru Badu Daga: Kano
17.10.2012 15:30
Rigingimun da suka addabi jama'a a potiskum da sauran sassan arewa maso gabacin nijeriya musiba ce babba, Ya Allah ka kawo mana karshen wannan al'amarin

Rediyo/Sauti

Lambobin bayyana ra'ayoyi a shirinmu na dare: +1-202-619-0548 ko kuma +1-202-619-0551.
Lambar kira don bayyana ra'ayi ko yaushe ake so: +1-202-205-9942.
 

Audio Shirin Safe        MP3

Audio Shirin Rana       MP3

Audio Shirin Dare       MP3

Audio Mu Tattauna       MP3

Kungiyar Taurarin Kwallon Kafar Afirka Na 2013

Loading
12:00:00 / -:--:--