Talata, Mayu 21, 2013 Karfe 10:20

Najeriya

An Kai Harin Kunar-Bakin-Wake Kan Coci A Kaduna

An kashe mutane 7 cikin wannan coci, yayin da aka kashe wasu mutanen 2 a hare-haren ramuwar gayya da suka biyo bayan harin kunar-bakin-waken.

Majami'ar St. Rita dake Kaduna, a bayan harin bam na kunar-bakin-wake, lahadi 28 Oktoba, 2012.
Majami'ar St. Rita dake Kaduna, a bayan harin bam na kunar-bakin-wake, lahadi 28 Oktoba, 2012.
Girman Haruffa - +
An rufe wannan dandalin
Yadda Ake Son Gani
Sharhi/Ra'ayi
     
by: Hassan Daga: Kafanchan
05.11.2012 07:59
Wanda ya gina ramin mugunta ya kwana da sanin zai fada a chiki ko bajima ko badade. kana gidan gilashi kana wasan jifa.


by: Musa Daga: Kafanchan
29.10.2012 09:53
Nafi kuka da wadanda suke ba maharan nan mafaka.


by: Maccido musa Daga: Sokoto state, kware L/G
28.10.2012 19:43
Muna rokon Allah ya zaunarda kasarmu lafiya.

Rediyo/Sauti

Lambobin bayyana ra'ayoyi a shirinmu na dare: +1-202-619-0548 ko kuma +1-202-619-0551.
Lambar kira don bayyana ra'ayi ko yaushe ake so: +1-202-205-9942.
 

Audio Shirin Safe        MP3

Audio Shirin Rana       MP3

Audio Shirin Dare       MP3

Audio Mu Tattauna       MP3

Kungiyar Taurarin Kwallon Kafar Afirka Na 2013

Loading
12:00:00 / -:--:--