Lahadi, Mayu 26, 2013 Karfe 09:21

Najeriya

Mutane Akalla 11 Sun Mutu A Tagwayen Hare-Haren Bam

Rundunar sojan Najeriya ta ce wannan bam ya tashi cikin wata majami'a dake wani sansanin soja, ya kashe mutane 11, ya raunata 30.

Mutane sun taru a wani wurin da bam ya tashi kan wata hanya a Kaduna, arewacin Najeriya ran 8 Afrilu, 2012.Mutane sun taru a wani wurin da bam ya tashi kan wata hanya a Kaduna, arewacin Najeriya ran 8 Afrilu, 2012.
x
Mutane sun taru a wani wurin da bam ya tashi kan wata hanya a Kaduna, arewacin Najeriya ran 8 Afrilu, 2012.
Mutane sun taru a wani wurin da bam ya tashi kan wata hanya a Kaduna, arewacin Najeriya ran 8 Afrilu, 2012.
Girman Haruffa - +
An rufe wannan dandalin
Yadda Ake Son Gani
Sharhi/Ra'ayi
     
by: mangal Daga: kano
27.11.2012 05:19
ni agaskiya inagani wadannan mutane sunfi karfin hukuma ko wacce irice du fadan dabaxakaga mutumin da zai cucekaba to inaganin yin sulhu dasu shine a,ala ga nageriya da samun saukinta allah ya bamu zaman lafiya ameen.


by: Yusuf aa haidal p.kwaro don allah masu tada bamabamai kuji tsoron allah kudai don zama lafiya yafi zama dan sarki Daga: daga Bakaro bauchin yakubu
26.11.2012 15:48
Muryar amurka


by: Tijjani Auwalu Daga: Riruwai
26.11.2012 11:39
Daukan rai ya zama ba komai ba ga wasu,to allah ya shirye su.

Rediyo/Sauti

Lambobin bayyana ra'ayoyi a shirinmu na dare: +1-202-619-0548 ko kuma +1-202-619-0551.
Lambar kira don bayyana ra'ayi ko yaushe ake so: +1-202-205-9942.
 

Audio Shirin Safe        MP3

Audio Shirin Rana       MP3

Audio Shirin Dare       MP3

Audio Mu Tattauna       MP3

Kungiyar Taurarin Kwallon Kafar Afirka Na 2013

Loading
12:00:00 / -:--:--