Lahadi, Mayu 19, 2013 Karfe 20:21

Najeriya

An Kai Hari Kan Wani Kauye A Jihar Borno

Wasu mutanen da ake zaton ‘yan kishin Islama ne sunkai farmaki kauyen Chibok a Jihar Borno, suka kashe mutane akalla 10 mabiya addinin kirista.

Sojojin Najeriya masu yin sintiri a Maiduguri, Jihar BornoSojojin Najeriya masu yin sintiri a Maiduguri, Jihar Borno
x
Sojojin Najeriya masu yin sintiri a Maiduguri, Jihar Borno
Sojojin Najeriya masu yin sintiri a Maiduguri, Jihar Borno
Girman Haruffa - +
An rufe wannan dandalin
Yadda Ake Son Gani
Sharhi/Ra'ayi
     
by: Lauwali bala masama Daga: Masama bukkuyum local govt zamfara
25.12.2012 06:45
Allah yakawo Maiduguri zaman lafiya amin

Rediyo/Sauti

Lambobin bayyana ra'ayoyi a shirinmu na dare: +1-202-619-0548 ko kuma +1-202-619-0551.
Lambar kira don bayyana ra'ayi ko yaushe ake so: +1-202-205-9942.
 

Audio Shirin Safe        MP3

Audio Shirin Rana       MP3

Audio Shirin Dare       MP3

Audio Mu Tattauna       MP3

Kungiyar Taurarin Kwallon Kafar Afirka Na 2013

Loading
12:00:00 / -:--:--