Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kungiyar Kwadago Ta Najeriya Ta Gudanar Da Zabe


kungiyar kodako a Najariya
kungiyar kodako a Najariya

Kungiyar Kodago Ta Kasa A Najeriya Ta Zabi Sabbabin Shugabanni bayan an shafe kwanaki biyu ana yakin neman zabe da kada kuri'a.

Kungiyar Kodago ta kasa a Najeriya ta kammala taron kolinta tare da zaben sabbabin shugabanni

Wakilinmu Nasiru Adamu el-Hikaya ya ruwaito cewa, an zabi sababbin shugabannin ne bayan an shafe kwana biyu ana kadawa da kirga kuri'u bayan neman goyon baya da janyewar wadansu 'yan takara.

Daga karshe aka zabi Ayuba Wamba wani tsohon shugaban kungiyar ma'aikatan jinya a matsayin sabon shugaba.

Dai dai wadansu da basu gamsu da wadansu jami'an da aka zaba ba, sun ce wadansu daga cikin sababbin shugabannin basu cancanci rike mukaman ba sabili da rashin gaskiya da suka nuna a mukaman da suka rike a lokutan bayan.

Ga cikakken rahoton.

Zaben Kungiyar Kodago A Najeriya-2:02
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:03 0:00
Shiga Kai Tsaye

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG