Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Masu Kada Kuria A Shiyar Bauchi Sun Gamsu da Zaben Gwaji


Jami'an Hukumar zaben Najeriya
Jami'an Hukumar zaben Najeriya

hukumar zaben Najeriya ta gudanar da zaben gwaji a jihohi goma sha biyu na kasar domin tabbatar da ingancin na’urar tantance masu kada kuri’a da zata yi amfani da ita

Hukumar zaben Najeriya ta gudanar da zaben gwaji a jihohi goma sha biyu na kasar domin tabbatar da ingancin na’urar tantance masu kada kuri’a da zata yi amfani da ita karon farko a zaben da za a gudanar ranar ishirin ga wannan watan

.Jihar Bauchi na daya daga cikin jihohin da aka gudanar da zaben gwajin daga inda jama suka bayyana gamsuwa da yadda shirin ya kankama, yayinda jami'an hukumar zabe a nasu bangaren suka tabbatar da daukar matakan magance matsalolin da suka gano.

Ga rahoton da wakilinmu Abdulwahab Mohammed ya hada mana.

Gwajin Zabe a Jihar Bauchi-3:38
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:38 0:00
Shiga Kai Tsaye

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG