Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Nakasassu a Nijar sun sami tallafin sana’o’i


Shugaban Nijar, Mahamadou Issoufou
Shugaban Nijar, Mahamadou Issoufou

Bara a nahiyar Afirka na ci gaba da samun dakushewa ga al’umma musamman yadda ake ta kokarin taimakawa nakasassu don inganta musu rayuwar dogaro da kai.

Kungiyar kasa da kasa da ke taimakawa nakasassu a jamhuriyar Nijar sun bada tallafin kayayyakin sana’o’in hannu ga nakasassu a kasar.

An gudanar da bada taimakon ne karkashin jagorancin Magajin Garin Yamai Hamma Saidu, inda ya yi kira ga cewa a taru a ci gaba da taimakawa Nakasassu don fidda su ga halin kunci.

Nakasassun suma sun ji dadin al’amarin na taimakawar, musamman da magajin garin yace, za su mika bukatar tunawa da nakasassun a maganar kasafin kudin kasar don tallafa musu.

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:42 0:00

XS
SM
MD
LG