Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Nelson Mandela Ya Rasu


Tsohon shugaban Afrika ta Kudu Nelson Mandela
Tsohon shugaban Afrika ta Kudu Nelson Mandela

Shugaban Afirka Ta Kudu bakin fata na farko Nelson Mandela wanda ya yi fafaitikar yakar mulkin wariyar launi a kasar ya rasu yana da shekaru 95.

Tsohon shugaban Afirka Ta Kudu kuma bakin fata na farko wanda ya yi gwagwarmaya da mulkin wariyar launi, Nelson Mandela, ya rasu yau a gidansa dake cikin birnin Johannesburg yana da shekaru casa'in da biyar.
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG