Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ra'ayin Jamhuriyar Nijer Kan Burkina Faso


Isaac Zida da Zephirin Diabre a Ouagadougou, Burkina Faso, Nuwamba 2, 2014.
Isaac Zida da Zephirin Diabre a Ouagadougou, Burkina Faso, Nuwamba 2, 2014.

A karin farko da gwamnatin kasar jamhuriyar Nijer ta bayyana ra’ayinta kan abinda ke faruwa a makwabciyar kasar Burkina Faso.

A wata hira da wakilin Muryar Amurka yayi da Ministan harkokin wajen kasar ta Nijer Bazum Muhammed, ya shaidawa Abdoulaye Mamane Amadou cewar muddin soja ya nace zai jagoranci kasar ta Burkina Faso, kungiyoyi kamar ECOWAS zasu dauki matakai akan kasar saboda hakan su shirya kansu tun daga yau.

Saurari wannan rahoton aji hirar.

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:56 0:00
Shiga Kai Tsaye

XS
SM
MD
LG