Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Rahoton Wakilin VOA daga N’Djamena, Chad kan Yarjejeniyar Sulhu da Boko Haram


Daliban Chibok.
Daliban Chibok.

Wakilan VOA sun isa birnin N’Djamena don kawo rahottani akan yarejejniyar tsagaita wuta tsakanin Boko Haram da Gwamnatin Nigeria.

Daya daga cikin wakilan Sashen Hausa na VOA da yanzu haka suke a birnin N’Djamena, Mamadou Danda, wanda yayi tattaki daga kasar Kamaru zuwa kasar Chad don ganin wainar da ake toyawa dangane da kokarin shirya yarjejeniyar tsagaita wuta a tsakanin gwamnatin Nigeria da ‘yan kungiyar Boko Haram, yace har yanzu, a zahiri, ba’a fara wannan taron ba. Amma yace yana magana ne bisa ga abinda ido ke gani don, a cewarsa, mai yiyuwa ne ana wata tattaunawar a can bayan fage da jama’a basa gani. Daga can N’Djamenna, ga rahoton na Mamadou Danda:

please wait

No media source currently available

0:00 0:04:32 0:00
Shiga Kai Tsaye

Agogon Daliban Chibok

Yawan lokacinda ya wuce tun daga ranar da aka sace ‘yan matan Chibok.

XS
SM
MD
LG