Juma'a, Mayu 24, 2013 Karfe 20:33

Afirka

Sabon Shugaban Somaliya Ya Tsallake Rijiya Da Baya

'Yan harin kunar-bakin-wake har uku sun yi kokarin kai farmaki kan hotel din Jazeera Palace inda shugaban da ministan harkokin wajen Kenya suke ganawa da 'yan jarida

Sojojin Somaliya su na tsaye kusa da gawar wani da aka ce ma'aikacin hotel din ne a hagu, wanda ya mutu bayan tashin bama-bamai biyu a kusa da kofar shiga hotel din mai suna Jazeera Palace, hedkwatar wucin-gadi ta sabon shugaban Somaliya, Hassan Sheikh Mohamud.
Sojojin Somaliya su na tsaye kusa da gawar wani da aka ce ma'aikacin hotel din ne a hagu, wanda ya mutu bayan tashin bama-bamai biyu a kusa da kofar shiga hotel din mai suna Jazeera Palace, hedkwatar wucin-gadi ta sabon shugaban Somaliya, Hassan Sheikh Mohamud.
Girman Haruffa - +
An rufe wannan dandalin
Sharhi/Ra'ayi
     
Babu sharhi ko daya har yanzu a kan wannan dandalin, rubuta guda domin zamowa na farko

Rediyo/Sauti

Lambobin bayyana ra'ayoyi a shirinmu na dare: +1-202-619-0548 ko kuma +1-202-619-0551.
Lambar kira don bayyana ra'ayi ko yaushe ake so: +1-202-205-9942.
 

Audio Shirin Safe        MP3

Audio Shirin Rana       MP3

Audio Shirin Dare       MP3

Audio Mu Tattauna       MP3

Kungiyar Taurarin Kwallon Kafar Afirka Na 2013

Loading
12:00:00 / -:--:--