Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Tsohon Shugaban Kasar Nijar Mamadou Tandja Yayi Karin Bayani Kan Zargin Bacewar Kudade da ya Bari a Baitul Mali


Tsohon shugaban kasar Jamhuriyar Niger Mamadou Tandja
Tsohon shugaban kasar Jamhuriyar Niger Mamadou Tandja

Tandja ya nemi hakuntan kasar Nijar su gudanar da bincike kan kudade da yake zargi sun bace bayan da sojoji suka yi masa juyin mulki a 2010.

A karo na farko tun bayanda magoya bayansa daga yankin kasar suka dauki bayanai zargin bacewar kudade da yace ya bari a baitul malin kasar, kamin a yi masa juyin mulki, shugaban kasar Nijar Tandja Mamadou yayi karin bayani kan inda kudaden suka shiga. da kuma yadda za a gano su.

Ga karin bayani.

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:22 0:00
Shiga Kai Tsaye
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG