Shugaban kwamitin sasanta gwamnatin Najeriya da Boko Haram SAN Kabiru Tanimu Turaki ya ce Amurka ma ta zauna da 'yan Taliban
Dr. Kabir Mato ya ce ya ce da ma matsalar ta danganta ne da yadda gwamnati ke kin jin shawarwarin da ake ba ta game da rikicin Boko Haram
Yan gudun hijira daga Najeriya suna kwarara zuwa cikin Jamhuriyar Nijer
Majalisun dokokin Najeriya sun amince da dokar ta baci amma da kashedi. Sojoji dole su kare hakin talakwa kana shugana kasa kada ya yi wa gwamnoni katsalandan
Shugaban Hukumar Kwastan na Najeriya yace hukumar kwastam ta Najeriya za ta mayar da hankali wajen aiwatar da manufofi biyu domin inganta ayyukanta.