Laraba, Yuni 19, 2013 Karfe 10:29

Bidiyo

Loading
12:00:00 / -:--:--

VOA 60 Afirka - Mayu 28, 2013 Kungiyar Kasashen Afrika Ta Kammala Taronta

Published 28.05.2013

Kungiyar Kasashen Afrika ta kammala taro a kasar Habasha inda tayi kiran kasashen nahiyar su dogara da kansu. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran labarun Afirka na yau duk a cikin minti daya.