Laraba, Mayu 22, 2013 Karfe 02:51

Bidiyo

Loading
12:00:00 / -:--:--

VOA 60 Afrika - Mayu 21, 2013

Published 21.05.2013

Saboda nasarar da suka ce sun samu akan kungiyar nan da ake kira Boko Haram, sojojin Najeriya sun sassauta dokar hana fita waje a wasu bangarorin dake arewa maso gabashin kasar. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran labarun Afrika na yau duk a cikin minti daya.