Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Hotunan Harin da Aka Kai Ranar 16 ga Watan Maris na 2014 Kan Angwan Gata dake Jihar Kaduna

'Yanbindiga sun bundige da yanka akalla mutane 100 da kone gidajensu a tsakiyar Najeriya yankin da yayi kamarin suna kan mallakar filaye da banbancin addini da kabilanci kamar yadda jami'an yankin da ganao suka shaida ranar 16 ga watan Maris na 2014.

Domin Kari

XS
SM
MD
LG