No media source currently available
BIDIYO: 'Yan bindiga a jihar Borno sun dauki alhakin harin Bom wanda ya fashe a cikin kasuwa a birnin Maiduguri, inda ya kashe mutane 17. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran labaran Afirka na yau duk a www.voahausa.com