Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'Yan Tawaye Sun Kwace Muhimmin Gari A Kasar Mali

‘Yan tawayen sun kutsa cikin garin Kidal a yau jumma’a, kwana guda a bayan da suka kaddamar da farmaki kan wannan gari dake cikin lungu, wanda kuma shi ne babban birnin yankin Kidal a kasar ta Mali.


Domin Kari

XS
SM
MD
LG