No media source currently available
Ma'aikatun Najeriya sun yi kira ga kamfanin Royal Dutch Shell akan biyan dala biliyan 11 saboda asarar da tsiyayar danyen mai ya jawo a shekara ta 2011. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran manyan labarun Afirka na yau duk a cikin minti daya.