Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ma’aikatan Agaji na Taimakawa Wadanda Suka ji Rauni a Inda Bom ya Fashe a Abuja 25, ga Yuni 2014

A kalla mutane 21 suka mutu inji ‘yan sanda kari akan wadanda suka faru a wannan shekaran sanadiyar fashewar abunda ake zata Bom ne a wajen kasuwanci mai cunkoson jama’a, a birnin taraiyan Najeriya Abuja ranar Laraba.

Domin Kari

XS
SM
MD
LG