Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Wasu Tsoffin 'Yan Boko Haram Sun Mika Kawunansu Ga Sojojin Chadi, Afrilu 27, 2015

Wasu matasa da yaran da suka ce su asalin 'yan kasar Chadi ne wadanda aka tilasta musu shiga cikin kungiyar Boko Haram lokacin da suke karatun allo a Najeriya, sun mika kawunansu ga sojojin Chadi a garin N'Gouboua na kasar Chadi, dab da tabkin Chadi.

Domin Kari

XS
SM
MD
LG