Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Rikici tsakanin Falasdinawa da Yahudawa

Cikin wadanda suka mutu a 'yan Falasdinu mutane goma masu kai hari da wuka, inji 'yan Sanda, da kuma yara da masu zanga zanga da aka harba alokacin boren da akayi. wannan tashi hankalin shine ya tunzura Falasdinawa kan wannan lamari da ake ganin su yahudawan suna mallake musu gurare.

Domin Kari

XS
SM
MD
LG