Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kamaru Da Makwabtanta Na Farin Ciki Da Shawarar Da Amurka Ta Yanke Na Aikawa Da Sojojinta

Kasar Kamaru da makwabtanta sun yaba da shawarar da Amurka ta yanke ta tura dakarunta don yakar 'yan boko haram a yankin. Sanarwar daga fadar shugaban kasar Amurka, ta zo ne a lokacin da ake yawan samun hare-hare a kan farar hular da ke kan iyakokin Nigeriya, Kamaru, Chad da Najar.

Domin Kari

XS
SM
MD
LG