Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Sabon Sansanin "Yan Gudun Hijira Dake Birinin Abuja Najeriya

Jami'an tsaro a Najeriya sun ce barazanar kai hare haren 'yan ta'addar Boko Haram ta ragu kwarai a babbana birnin Abuja, amma har yanzu jama'a da dama na fama da wahalar da 'yan kungiyar suka jefa su. Wakilin muryar Amurka Nicolas Pinault ya kai ziyara a sabon sansanin 'yan gudun hijira dake Kuchogoro inda ya dauko wadannan hotunan.

Domin Kari

Labarai masu alaka

XS
SM
MD
LG