Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Marine Le Pen Da Emmanuel Macron Za Su Kara A Zagaye Na Biyu

Marine Le Pen 'yar takarar shugabancin kasar Faransa tare da Emmanuel Macron na ci gaba da kaddamar da yakin neman zabe a zagaye na biyu da za a gudanar 7 ga watan Mayu na shekarar 2017.



Domin Kari

XS
SM
MD
LG