Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Dakarun Najeriya Sun Hallaka 'Yan Bindiga A Zamfara

Dakarun Najeriya sun gwabza da 'yan bindiga yau a Tungar Daji da ke karamar hukumar Anka jihar Zamfara lamarin da yayi sanadin mutuwar jami'an Soji biyu. An yi nasarar kawar da 'yan bindigan su 21 tare da raunata wasu da dama. An kuma karbe makamai da harassait.

Dakarun Najeriya sun gwabza da 'yan bindiga yau a Tungar Daji da ke karamar hukumar Anka jihar Zamfara lamarin da yayi sanadin mutuwar jami'an Soji biyu. An yi nasarar kawar da 'yan bindigan su 21 tare da raunata wasu da dama. An kuma karbe makamai da harassait.

Domin Kari

XS
SM
MD
LG