Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Rundunar Operation Lafiya Dole Ta Ceto Mutane 149 Daga Hannun Boko Haram

Rundunar Sojin Najeriya karkashin Operation Lafiya Dole, ta bayyana nasarorin da ta ke samu a yunkurin kawar da yan kungiyar Boko Haram da suka fice daga dajin Sambisa.Rundanar ta ce ta hallaka 'yan kungiyar guda 3 tare da cafke wasu 5 sannan ta kubutar da mutane 149 a kauyen Yerimari Kura ranar Asabar.


Domin Kari

XS
SM
MD
LG