Kungiyar Grassroots Anti-corruption and Awareness Initiative mai rajin yaki da rashawa daga tushe da kuma tabbatar da demokaradiyya na tuhumar hukumar zabe ta jihar Kano da yin burus da umarnin kotu kan wajibcin gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar ta Kano tun a shekara ta 2010.
Ga rahotan da Mahmud Ibrahim Kwari ya aiko akan wannnan lamari.
Ga rahotan da Mahmud Ibrahim Kwari ya aiko akan wannnan lamari.