Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Shugabannin Kasashen Nahiyar Afirka Na Kokawa Da Karancin Allurar Riga-kafin COVID-19


Shugabannin Kasashen Nahiyar Afirka Na Kokawa Da Karancin Allurar Riga-kafin COVID-19
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:10 0:00

Matsalar tsaro da annobar COVID-19, na daga cikin manyan kalubalen da suke haifar tarnaki ga kasashen nahiyar Afirka da dama, kamar yadda shugaban Jamhuriyar Dimokradiyar Congo Felix Tshisekedi ya ce.

Shugabannin kasashen Afrika su na ci gaba da kokawa da karancin alluran rigakafin coronavirus daga kasashe masu arziki. Shugaba na baya-bayan nan da ya yi magana akan wannan matsala shi ne Felix Tshisekedi na Jamhuriyar Dimukradiyar Congo. A hira da wakilin VOA Marius Mugunga, shugaban ya kuma yi tsokaci game da yaki da ta’addanci a nahiyar Afirka.
XS
SM
MD
LG