Idan za’a tuna, kwanaki ne rundunar sojin Nigeria ta gayyaci ‘yan jaridar Nigeria da na kasashen waje, inda aka dauke su a jirgin sama daga birnin tarayya na Abuja, aka kuma kewaya dasu Maiduguri, babban birnin Jihar Borno, domin ganarwa idonsu halin da ake ciki a kokarin da ake yi na kauda ayyukan ta’addanci.
Al’amuran dake faruwa a ciki da wajen Nigeria, Babi na 1
5
Peoeple watch as a soldier walks by before a meeting with military commanders in the village of Kerinowa, Nigeria.
6
Nigerian soldiers wait to go on guard in Marte, Nigeria.
7
A police officer stands guard in Marte, Nigeria.
8
Women wait to draw water from a well in Kerinowa, Nigeria.