Idan za’a tuna, kwanaki ne rundunar sojin Nigeria ta gayyaci ‘yan jaridar Nigeria da na kasashen waje, inda aka dauke su a jirgin sama daga birnin tarayya na Abuja, aka kuma kewaya dasu Maiduguri, babban birnin Jihar Borno, domin ganarwa idonsu halin da ake ciki a kokarin da ake yi na kauda ayyukan ta’addanci.