Idan za’a tuna, kwanaki ne rundunar sojin Nigeria ta gayyaci ‘yan jaridar Nigeria da na kasashen waje, inda aka dauke su a jirgin sama daga birnin tarayya na Abuja, aka kuma kewaya dasu Maiduguri, babban birnin Jihar Borno, domin ganarwa idonsu halin da ake ciki a kokarin da ake yi na kauda ayyukan ta’addanci.
Al’amuran dake faruwa a ciki da wajen Nigeria, Babi na 2
1
A soldier stands guard in Maiduguri, Nigeria.
2
Police officers walk past the remains of a truck at a former Islamic extremist camp near Marte, Nigeria.
3
Soldiers stand guard at the offices of the state-run Nigerian Television Authority in Maiduguri, Nigeria.
4
Journalists look at arms and ammunition which military commanders say they previously seized from Islamic fighters in Maiduguri, Nigeria.