Wannan shi ne kashi na daya na amsoshin tambayoyin kan tarihin Shugaban Majalisar Malaman Izala Shiyyar Birnin Tarayyar Najeriya, Abuja, kuma Sarkin Malaman Duguri, Sheikh Ibrahim Muhammad Duguri.Mallam Ali Garba Dansalanke, Gajin Duguri, Karamar Hukumar Alkalerin Jihar Bauchi ne ya yi tambayar.
Ranar Asabar mai zuwa, da yaddar Allah, za a ji kashi na biyu kuma na karshe na amsoshin Ali game da tarihin na Shiekh.
Saurari amsoshin tambayoyi kan tarihin Sheikh cikin sauti: