A yau ne ‘yan sandan kasar suke fadar cewa duk wadanan mutanen da aka kashen, ko dai an sare su ne ko kuma an kona su kurumus, a lokacin da wannan artabun ya gwabce tsakanin kabilun Pokomo da na Orma, wadanda sun yi shekaru suna irin wannan rigimar a kan batun mallakar feguna da tafkunansu na ruwa.
An kashe kimanin mutane 48 da suka hada da kananan yara a kasar Kenya

Mutane akalla 48, cikinsu harda yara kanana 11, aka kashe a cikin wani mummunan fadan da ya kaure tsakanin wasu kabilu biyu na lardin Tana dake gabashin kasar Kenya.
A yau ne ‘yan sandan kasar suke fadar cewa duk wadanan mutanen da aka kashen, ko dai an sare su ne ko kuma an kona su kurumus, a lokacin da wannan artabun ya gwabce tsakanin kabilun Pokomo da na Orma, wadanda sun yi shekaru suna irin wannan rigimar a kan batun mallakar feguna da tafkunansu na ruwa.
A yau ne ‘yan sandan kasar suke fadar cewa duk wadanan mutanen da aka kashen, ko dai an sare su ne ko kuma an kona su kurumus, a lokacin da wannan artabun ya gwabce tsakanin kabilun Pokomo da na Orma, wadanda sun yi shekaru suna irin wannan rigimar a kan batun mallakar feguna da tafkunansu na ruwa.
Za ku iya son wannan ma
-
Janairu 30, 2023
An Fara Taron Inganta Tsare-Tsaren Tafiya Hajji Da Umara a Nijar
-
Janairu 27, 2023
An Samu Take Hakkin Dan Adam Da Dama a Jamhuriyar Nijar - Rahoto